Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Tinubu Ya Umarci Ministocinsa Su Baiwa ‘Yan Najeriya Bahasi Kan Jagoranci Da Aka Dora Musu


Shugaban Najeriya Bola Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Tinubu

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, Muhammad Idris, ne ya sanar da umarnin yayin ganawa da manema labarai a Abuja a yau Talata.

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci ilahirin ministocin gwamnatinsa dasu gaggauta bada bahasi akan ayyuka da nasarorin da suka samu ga al’ummar Najeriya.

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, Muhammad Idris, ne ya sanar da umarnin yayin ganawa da manema labarai a Abuja a yau Talata.

Idris ya bayyana cewar manufar bada bahasin ita ce sanar da ‘yan Najeriya game da cigaba da manufofin gwamnatin, tare da baiwa al’ummar kasa damar yin tambayoyi da kuma tattaunawa kai tsaye da ministtocin.

A halin yanzu Najeriya nada ministoci 48, adadi mafi girma a tarihin kasar.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG