Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Taluaci Yana Daga Cikin Dalilan Tashe Tashen Hankula A Najeriya-Ka'oje


Wani sashen Baga da aka kona sakamakon rikici da ya barke a yankin a baya bayan nan.
Wani sashen Baga da aka kona sakamakon rikici da ya barke a yankin a baya bayan nan.

Tsohon ministan harkokin wasanni Bala Bawa Ka'oje, wanda kuma shine ma'ajin jam'iyyar PDP mai mulkin Najeriya yace kwararru suna danganta tashe tashen hankula dake aukuwa a najeriya kan talauci.

Ma'ajin jam'iyyar PDP mai mulkin Najeriya kuma tsohon ministan harkokin wasanni na Najeriya Alhaji Bala Bawa Ka'oje, yace akwai dalilai masu yawa da suke janyo yawan tashe tashen hankula a Najeriya.

Tsohon ministan wanda ya furta haka a hira da aka yi da shi lokacinda ya ziyarci sashen Hausa na Muriyar Amurka ranar litinin na makon nan, duk da haka yace gwamnati tana daukan matakai na kwarai wajen magance wasu daga cikin korafe korafen mutane cewa shugaban kasa ya fi maida hankali kan yankin da ya fito.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:39 0:00
Shiga Kai Tsaye
Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG