Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 358 Tare Da Kama Wasu 431


 Daraktan Yada Labaran Ma'aikatar Tsaron, Manjo Janar Edward Buba
Daraktan Yada Labaran Ma'aikatar Tsaron, Manjo Janar Edward Buba

Ya kara da cewa dakarun sun kuma kama barayin danyen man fetur 59 tare da kubutar da mutane 249 da masu garkuwa da mutane ke rike dasu.

Rundunar sojin Najeriya tace dakarunta sun hallaka ‘yan ta’adda 358 tare da kama 431 a watan Janairun da muke ciki.

Daraktan yada labaran ma’aikatar tsaron najeriya, Manjo Janar Edward Buba, wanda ya bayyana hakan a sanarwar da ya fitar a yau Juma’a, yace hakan ci gaba ne a kan yunkurin da rundunar ke da shi na samun galaba a kan ‘yan ta’addar da abokan burminsu a aikin da ake gudanarwa na kakkabe masu tada kayar baya da ‘yan ta’adda a fadin kasar.

Ya kara da cewa dakarun sun kuma kama barayin danyen man fetur 59 tare da kubutar da mutane 249 da masu garkuwa da mutane ke rike dasu.

Sanarwar ta kuma bayyana cewa, a shiyar kudu maso kudu, dakarun sun musunta batun satar man da aka kiyasta kudinsa ya zarta naira biliyan 2.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG