Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda 'Yan Najeriya Ke Kokawa Kan Tsadar Kayan Masarufi A Watan Ramadan - Maris 12, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan, ya tattauna da wasu 'yan Najeriya, inda suka koka kan tsadar kayan masarufi a cikin watan Azumi na Ramadan.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda 'Yan Najeriya Ke Kokawa Kan Tsadar Kayan Masarufi A Watan Ramadan.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:12 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG