Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Ma'aikata Mai Kula Da Makiyaya Zata Taka Rawa Wajen Samar Da Tsaro A Neja, Kashi Na Daya - Oktoba 10, 2023


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

Shirin Noma Tushen Arzikin na wannan makon, ya duba batun kafa sabuwar ma'aikata ta musamman mai kula da makiyaya ta farko a tarihin jihar kan irin rawar da za ta taka wajan samar da tsaro da kuma bunkasa kiwo.

Saurari sautin:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Ma'aikata Mai Kula Da Makiyaya Zata Taka Rawa Kan Wajen Samar Da Tsaro A Jihar Neja PT1.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG