Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Wasu Al'ummar Musulmi A Ghana Sun Koka Kan Tsadar Kayan Masarufu Lokacin Azumin Ramadan - Afrilu 04, 2023


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

Shirin noma tushen arziki na wannan makon ya yada zango ne a kasar Ghana, inda wasu al’ummar Musulmi a kasar suka koka kan tsadar kayan masarufi, da ake alakantawa da neman riba mai yawa da wasu ‘yan kasuwa ke yi.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Al'ummar Musulmi A Ghana Sun Koka Kan Tsadar Kayan Masarufu Lokacin Azumin Ramadan.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:23 0:00

XS
SM
MD
LG