Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Kaddamar Da Shirin Samar Da Wadatattun Iraruwa A Yankunan Karkarar Jamhuriyar Nijar, Kashi Na Daya, Afrilu 12, 2022


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

A cikin shirin noma tushen arziki na wannan makon, shugaban kungiyar Manoma da Masu Saida Iri ta Jamhuriyar Nijar, Alhaji Yusufu Maizama, ya yi karin haske kan kaddamar da shirin samar da wadattatun iraruwa na zamani a yankunan karkara.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Kaddamar Da Shirin Samar Da Wadatattun Iraruwa A Yankunan Karkarar Jamhuriyar Nijar - PT I
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:15 0:00

XS
SM
MD
LG