Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Hira Da Gwamnan Jigawa Kan Tallafin Noma Da Aka Bai Wa Manoma - Fabrairu 13, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan mako, ya tattauna da gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, kan tallafin noman rani da suka bai wa manoma. A bangaren Sashen Kasuwa kuwa za ku ji irn yadda farashin wasu kayan masarufi ya kasance.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Hira Da Gwamnan Jigawa Kan Tallafin Noman Alkama Da Aka Bawa Manoma .mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:20 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG