Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mayakan Al-Shabab Sun Raunata Mutane Bakwai A Mogadishu


Mutane bakwai sun ji raunuka bayan da mayakan kungiyar al-Shabab su ka kai harin roka wanda ya dira kan wani wuri a Mogadishu a jiya Lahadi, a cewar wasu 'yan Somaliya da abin ya faru a gabansu da kuma wasu jami’ai.

Rokokin da aka cillo sun fada kan bangaren Halane na filin jirgin saman mai matukar matakan tsaro wanda ke dauke da gine-ginen kungiyar hadin kan Afrika ta AU da Majalisar Dinkin Duniya a Somaliya.

Shaidu sun fada wa Sashen Somaliyanci na Muryar Amurka cewa rokoki shida aka cillo a wuraren jim kadan bayan karfe daya na rana agogon yankin.
Kungiyar mayakan al-Shabab ta dauki alhakin kai wannan harin.

Facebook Forum

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG