Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Matasan Afirka Suna Fatan Magance Kalubalen Yanayi Ta Hanyar Shirin YALI


Matasan Afirka Suna Fatan Magance Kalubalen Yanayi Ta Hanyar Shirin YALI
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:14 0:00

Wasu matasa 50 masu kirkira kuma shugabanni daga kasashen Afirka 19 sun hallarci wani shiri na tsawon makonni 3 inda zasu samu horo kan shugabanci da kuma fannin bunkasa kwarewar su a babban birnin kasar Ghana, Accra ta hanyar shirin Young African Leaders Initiative ko kuma YALI a takaice.

XS
SM
MD
LG