Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Makomar Sauya Taken Najeriya, Mayu 31, 2024


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA - A shirin Manuniya na wannan makon mun maida hankali ne akan makomar sauya taken Najeriya da kuma wasu kura-kuran da Atiku Abubakar ya ce sun bayyana a Najeriya.

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya gabatar:

MANUNIYA: Makomar Sauya Taken Najeriya, Mayu 24, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG