Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Kasashen G-7 na Duba Yiwuwar Gudanar da Taron ta Kamar Yadda Ta Saba


Shugabannin kungiyar kasashe masu karfin tattalin arziki ta G-7 na duba yiwuwar karbar shawarar shugaban Amurka, Donald Trump, na gudanar da taron ta kamar yadda aka saba kowa ya hallara watakila a wata mai zuwa, yayin da adadin wadanda suka kamu da coronavirus a duniya ya haura miliyan 5.

Trump ya bayyana ra’yinsa a ranar Laraba a wani sakon Twitter, inda ya wallafa cewa "Amurka tana sake dawowa da karfinta".

"Sauran membobin ma sun fara dawowa daidai", Trump ya fada, "kuma hakan wata babbar alama ce na komawar harkoki kamar yadda aka saba".

Kakakin gwamnatin Japan, Yoshihide Suga ya fada yau Alhamis cewa, har yanzu suna duba yiwuwar halartar Firai Minsta Shinzo Abe, kana kuma kasashen biyu suna da dangantaka mai karfi.

Firai Ministan Canada, Justine Trudeau, ya ce zancen gudanar da taro na mutum da mutum ko ta yanar gizo ya dogara ne akan nazarin matakan kariya da aka dauka da kuma shawarwarin da masana suka bayar.

Ofishin Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, ya ce a shirye ya ke ya halarci taron, idan har yanayin lafiyar da ake da shi ya ba da dama, yayin da shugabar Jamus Angela Merkel ta ce, za ta jira ta ga abin da zai faru.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 3:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG