Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kotu A Turkiyya Ta Yankewa Mutane 34 Hukuncin Daurin Rai Da Rai


Yau Laraba wata kotun kasar Turkiyya ta yankewa mutane 34 hukuncin daurin rai da rai a gidan yari

Kotun ta yanke wa mutanen hukuncin ne a sakamakon samun su da laifin kitsa makarkashiyar yiwa shugaba Recep Tayyip Erdogan, kisan gilla a lokacin wani yinkurin juyin mulki wanda bai yi nasara ba a shekarar da ta gabata.

Cikin wadanda aka yankewa hukuncin harda manyan jami’an soja masu mukamin Janar da anini, da aka ce suna da hannu a wani samame da aka kai a Otel din da Erdogan da iyalinsa suke ciki a daren da aka yi yinkurin juyin mulkin wanda bai yi nasara ba. Erdogan da iyalansa sun tsallake rijiya da baya bayan da sojojin suka kutsa Otel din.

Mutane dayawa da ake tuhuma bisa yinkurin juyin mulkin sun ce ba a yi masu adalci ba kuma an gallaza masu a lokacin da suke tsare.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG