Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Kasar Algeria Na Shirin Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa


VOA60 AFIRKA: Kasar Algeria Na Shirin Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Kasar Algeria na shirin gudanar da zaben yan majalisa duk da zaton da ake na cewa rashin fitowar jama’a da yawa zai iya bata zaben, wanda jami’ai suka ce ya zama wajibi wajen tabattarda zaman lafiyar kasar

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG