Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Batutuwa-Hira da Fatima Mohammed Pt2, Unguwarzoma, Kishiya-Afrilu, 23, 2023


Shirin Kallabi
Shirin Kallabi

Shirin Kallabi na wannan makon ya tabo batun gallazawa mata da suka je haihuwa da ake korafin cewa, 'yan'uwansu mata masu jinya da uguwarzoma na yi, da batun zamantakewa tsakanin abokan zaman aure, sai kuma karashen hira da Hajiya Fatima Abdullahi da ake yi wa lakabi da dangana, sabili da kalubale da ta fuskanta a rayuwa.

Saurari cikakken shirin:

KALLABI: Batutuwa-Hira da Fatima Mohammed Dangana Pt2, Unguwarzoma, Kishiya
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:01 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG