Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnantin Tarayya Ta Rufe Katafaren Shagon Sahad Dake Abuja A Matakin Dakile Boye Kaya


Gwamnantin Tarayya Ta Rufe Katafaren Shagon Sahad Dake Abuja A Matakin Dakile Boye Kaya
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:45 0:00

Hukumar Kare hakkin masu sayan kaya ta kasa (FCCPC), ta rufe katafaren kantin Sahad Store, wani shahararren babban kanti a unguwar Garki dake birnin Abuja. An dai zargi hukumar gudanarwar katafaren kantin da karin kudi akan wanda ke rubuce akan kayayyakin dake kan kanta.

XS
SM
MD
LG