Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ghana Ta Janye Bukatar Neman Biza Ga Dukkanin 'Yan Afrika


Ghana na baiwa al'ummomin kasashen Afirka 26 damar shiga kasarta kyauta tare da baiwa 'ya'yan wasu kasashe 25 izinin shiga kasar bayan da suka isa can, inda 'ya'yan kasashe 2 ne kacal ke bukatar neman biza kafin su shiga

Tun daga farkon shekarar 2025, Ghana za ta kyale 'yan Afirka daga kowace kasa su shiga kasarta ba tare da neman izinin shiga (biza) ba, sakamakon sahalewar baya-bayan nan da shugaban kasar Nana Akufo-Addo ya yi.

Shugaban kasar ya fara ayyana manufar ne yayin taron tattauna hanyoyin bunkasar Afirka, inda ya bayyana hakan da hanyar yaukaka alaka tsakanin kasashen nahiyar da bunkasa yawon shakatawa da cinikayya da kuma tafiye-tafiye.

Ghana na baiwa al'ummomin kasashen Afirka 26 damar shiga kasarta kyauta tare da baiwa 'yan wasu kasashe 25 izinin shiga kasar bayan da suka isa can, inda 'yan kasashe 2 ne kacal ke bukatar neman biza kafin su shiga

Ta hanyar fadada damar shiga kasar kyauta ba tare da bisa ba ga ilahirin al'ummar nahiyar Afirka, Ghana ta bi sahun kasashen Rwanda, Seychelles, Gambia da Jamhuriyar Benin a jerin kasashen Afirka da ke aiwatar da irin wannan manufar tafiye-tafiye ga kowa.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG