Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gasar AFCON: Najeriya Za Ta Kara Da Kamaru A Zagaye na Biyu


Tawagar Najeriya a gasar cin Kofin Nahiyar Afirka za ta kara da Kamaru a zagaye na biyu a gasar da a ke fafatawa a kasar Kwaddebuwa.

Za a buga wasar a ranar 27 ga watan Janairun da mu ke ciki karfe bakwai agogon GMT a filin wasa na Felix Houphouet- Boigny da ke birnin Abidjan.

Najeriya ta samu hayewa bayan ta yi kunen doki a wasanta na farko da kasar Equitorial Guinea kafin ta ci Kwaddebuwa, masu karban bakuncin gasar da Guinea Bissau ci 1-0 kowannensu.

Dandalin Mu Tattauna

Kofin Duniya ta Qatar 2022

Kofin Duniya ta Qatar 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:32 0:00
Karin bayani akan Kofin Duniya ta Qatar 2022

Ronaldo vs. Messi

Ronaldo vs. Messi
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:01:24 0:00
Satumba 30, 2020

Ronaldo vs. Messi

Karin bayani akan Wasanni
XS
SM
MD
LG