Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Filato: Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Yari


Hukumar gidan gyara hali dake jahar Filato ta tabbatar da hari da ‘yan bindiga suka kai wa gidan yari.

A yammacin jiya Lahadi ne aka rika jin karar harbe-harbe a gidan yarin dake tsakiyar birnin Jos.

A wata sanarwa dake da sanya hannun jami’in hulda da jama’a na hukumar gyara halin na kasa, Francis Enobore ta ce maharan sun zo da yawan gaske da muggan makamai suka bude wuta wa jami’an gidan yarin kafin suka balle babbar kofar gidan yarin suka shiga.

Sanarwar tace jami’an tsaro nan da nan suka kai martini cikin gaggawa, su ka killace, su ka kuma tsare kewayen gidan yarin kuma suna iya kokari su ga sun shawo kan lamarin, su kuma kama su.

Saurari cikakken rahoton cikin sauti:

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:07 0:00


Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG