Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Batun Tallafin Da Gwamnatin Najeriya Ta Raba, Nuwamba 02, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - A shirin Domin Iyali na wannan makon mun tattauna ne akan tallafin da gwamnatin Najeriya ta raba wa mutanen kasar domin rage radadin tsadar rayuwa, ra’ayoyin wasu da ko sun samu, ko basu samu ba.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

DOMIN IYALI: Batun Tallafin Da Gwamnatin Najeriya Ta Raba, Nuwamba 02, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:02 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG