Biyo bayan sake zaben shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a wani sabon wa’adi na tsawon shekaru hudu, duk da yunkurin da bangaren adawa suka yi, na neman a dakatar da ayyana sakamon zaben.Yanzu haka Buhari da Osinbajo sun karbi shaidar lashe zaben da suka yi.
Buhari Da Osinbajo Sun Karbi Shaidar Lashe Zaben Najeriya
- Saleh Shehu Ashaka
- Sarfilu Gumel

1
An Baiwa Buhari Da Osinbajo Shaidar Lashe Zabe

2
An Baiwa Buhari Da Osinbajo Shaidar Lashe Zabe

3
An Baiwa Buhari Da Osinbajo Shaidar Lashe Zabe

4
An Baiwa Buhari Da Osinbajo Shaidar Lashe Zabe
Facebook Forum