Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Biden Ya Sanar Da Tawagar Da Za Ta Halarci Rantsar Da Zababben Shugaban Ghana


Biden
Biden

Shugaban hukumar gudanarwa da kasafi na Amurka, Shalanda D. Young ce za ta jagoranci tawagar.

Shugaba Joe Biden na Amurka ya sanar da tawagar shugaban kasa ta musamman da za ta halarci bikin rantsar da Shugaba John Dramani Mahama na Ghana a ranar 7 ga watan Janairun da muke ciki, a birnin Accra, na kasar Ghana.

Shugaban hukumar gudanarwa da kasafi na Amurka, Shalanda D. Young ce za ta jagoranci tawagar.

Mambobin tawagar sun hada da jakadiyar Amurka a kasar Ghana, Virginia E. Palmer da magajin garin Los Angeles na jihar California, Karen Bass, da mashawarcin shugaban kasa na musamman kuma babban darakta akan al’amuran afrika da kwamitin tsaron kasa da kuma fadar White House, Frances Z. Brown.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG