Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

BAKI MAI YANKA WUYA: Wuta Ta Tashi A Yunkurin Sauya Wani Dan Takarar Majalisar Dattawa Ta Zagaye, Satumba 21, 2022


Murtala Faruk Sanyinna
Murtala Faruk Sanyinna

A cikin shirin na wannan makon balli ya tashi a yunkurin sauya wani dan takarar majalisar dattawan Najeriya ta karkashin kasa.

ABUJA, NIGERIA - Sannan kuma da alamar jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya, tana duba yiwuwar hakura da rarrashin gwamnan Ribas Neysom Wike.

Gwamna Nyesom Ezenwo Wike na jihar Ribasa.
Gwamna Nyesom Ezenwo Wike na jihar Ribasa.

Saurari cikakken shirin da Murtala Faruk Sanyinna ya gabatar:

BAKI MAI YANKA WUYA: Wuta Ta Tashi A Yunkurin Sauya Wani Dan Takarar Majalisar Dattawa Ta Zagaye, Satumba 21, 2022.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:58 0:00

XS
SM
MD
LG