Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AREWA A YAU: Tsokaci Kan Kula Da Walwalar Almajirai A Arewacin Najeriya, Satumba 20, 2023


Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Shirin Arewa a Yau na wannan makon ya tattauna kan wani muhimmin tsokaci na tsohon darakta a fadar Aso Rock Auwal A Maidabino wanda ya yi aikin kula da walwalar almajirai a Arewacin Najeriya.

Daga nan kuma shirin zai kawo karshen zantawa da marigayi tsohon Ministan Tsaro Alhaji Shettima Mustapha game da damuwarsa kan yadda tsaro ya fara tabarbarewa a yankin Arewa.

Saurari shirin da Nasiru Adamu El-Hikaya ya gabatar:

AREWA A YAU: Tsokaci Kan Kula Da Walwalar Almajirai A Arewacin Najeriya 20, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:38 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG