Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NEPAL: An Sake Zakulo Wasu Mutane Da Ransu


Wani gini a Nepal kenan da ya ruguje sanadiyyar girgizar kasar.
Wani gini a Nepal kenan da ya ruguje sanadiyyar girgizar kasar.

An zakulo wasu mutane 3 daga cikin bangorin rusassun gine-gine da ransu, kwanaki takwas bayan gagarumar girgizar kasar da aka yi a Nepal.

Jami’an sojoji da na ‘yan sanda ne suka ceto mutanen guda 2 maza da mace 1 a garin Sindhupalhowk da ke yankin arewa maso gabashin birnin Kathma.

Jami’an dai suna cewa zai yi wuya a sake ganin wasu da zasu tsira a cikin bangoran gine-ginen. Ma’aikatar cikin gida ta Nepal tace wadanda suka mutu sun haura mutum 7000, a yayi da dubbai suka bace ciki har da ‘yan kasashen Turawa kusan 1000.

Wadanda suka tsira da rayuwarsu suna ta roko ga gwamnati da kungiyoyin agaji da su gaggauta basu agajin abinci, ruwan sha da sauran kayan agaji garesu da da dama suka rasa muhallansu.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG