Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kaiwa Mubi Hari Cikin Tsagaita Wuta


Sojin Najeriya.
Sojin Najeriya.

Rahotanni daga arewacin Jihar Adamawa na cewa wasu ‘yan bindiga da ake zaton ‘yan Boko Haram ne.

Sun afkawa garuruwan Uba dake tsakanin Jihar Borno da Adamawa kamar yadda za ku ji a cikin rahoton da Ibrahim Abdulaziz ya aiko:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:10 0:00
Shiga Kai Tsaye

Kamar yadda wakilin na mu Ibrahim Abdulaziz yayi karin bayani, kawo yanzu dai hukumomin tsaro ba su ce komai ba amma Mr. P.P Elisha kakakin gwamnan jihar Adamawa ya ce jama’a su kwantar da hankulan su, kuma su bi shawarar jami’an tsaron dake wuraren don a kawo karshen wannan abu.


Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG