Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kafa Tarihin Nada Dan Kabilar Igbo Limami A Masallacin Kasa Na Abuja


Masallacin kasa na Abuja (Foto: REUTERS/Afolabi Sotunde)
Masallacin kasa na Abuja (Foto: REUTERS/Afolabi Sotunde)

A wani babban al’amarin da ya shafi al’ummar Musulmin Najeriya, an nada Farfesa Ilyasu Usman, dan kabilar Igbo na farko, a matsayin limamin masallacin kasa na Abuja.

Yau ta kasance muhimmiyar ranar da sabon limamin ya gabatar da hudubarsa ta sallar Juma’a, matakin da ya zamo abin alfahari ga Musulmin Najeriya baki-daya.

Farfesa Ilyasu Usman
Farfesa Ilyasu Usman

Hukumar gudanarwar babban masallacin kasa na Abuja ta gano tarin gudunmowar da Farfesa Usman ya baiwa ilimin addinin Musulunci, kuma ana ganin nadin nasa a matsayin wata nasara wajen kara hadin kan al’ummar Musulmi.

Kungiyar Musulmi ‘yan asalin yankin kudu maso gabashin Najeriya (SEMON) ta yi maraba da wannan shawara, inda ta yabawa nadin nasa a matsayin manuniya ga irin gudunmowar daya bayar wajen hidimtawa addinin Musulunci da harkokin jagorancinsa.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG