Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kafa Tarihin Nada Dan Kabilar Igbo Limami A Masallacin Kasa Na Abuja


Masallacin kasa na Abuja (Foto: REUTERS/Afolabi Sotunde)
Masallacin kasa na Abuja (Foto: REUTERS/Afolabi Sotunde)

A wani babban al’amarin da ya shafi al’ummar Musulmin Najeriya, an nada Farfesa Ilyasu Usman, dan kabilar Igbo na farko, a matsayin limamin masallacin kasa na Abuja.

Yau ta kasance muhimmiyar ranar da sabon limamin ya gabatar da hudubarsa ta sallar Juma’a, matakin da ya zamo abin alfahari ga Musulmin Najeriya baki-daya.

Farfesa Ilyasu Usman
Farfesa Ilyasu Usman

Hukumar gudanarwar babban masallacin kasa na Abuja ta gano tarin gudunmowar da Farfesa Usman ya baiwa ilimin addinin Musulunci, kuma ana ganin nadin nasa a matsayin wata nasara wajen kara hadin kan al’ummar Musulmi.

Kungiyar Musulmi ‘yan asalin yankin kudu maso gabashin Najeriya (SEMON) ta yi maraba da wannan shawara, inda ta yabawa nadin nasa a matsayin manuniya ga irin gudunmowar daya bayar wajen hidimtawa addinin Musulunci da harkokin jagorancinsa.

Dandalin Mu Tattauna

TASKAR VOA: Fim Da Aka Shirya Kan Leah Sharibu Ya Samu Lambar Yabo
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Fama Da Lalurar Galhanga Ke Fuskanta
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Tasirin Cibiyar Kula Da Lafiyar Mata Da Yara Ta HopeXchange A Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Hukumomi Sun Fara Shirin Bada Gudumawar Jini A Fadin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:54 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG