Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An hallaka turawa biyu a Najeriya da ake garkuwa da su


'Yan sandan Najeriya
'Yan sandan Najeriya

An kashe wadansu Turawa biyu da ake yin garkuwa da su a Najeriya a lokacin da sojojin Najeriya da na Britaniya suka yi kokarin kwato su

An kashe wasu Turawa biyu da ake yin garkuwa da su a Najeriya a lokacin da sojojin Najeriya da na Britaniya suka yi kokarin kwato su.

Gwamnatocin Britaniya da Italiya sun fada yau alhamis cewa da alamun mutanen da suka sace wadannan turawa biyu ne suka kashe su.

A watan Mayun bara aka sace wadannan turawa biyu, Franco Lamolinara dan kasar Italiya da Christopher McManus dan kasar Britaniya a arewacin Najeriya.

Gwamnatin Italiya ta ce hukumomi sun kaddamar da farmakin neman ceto mutanen a saboda ana fargabar cewa ana dab da hallaka su.

Sanarwar ta Italiya ta ce sojojin Najeriya tare da tallafin Britaniya ne suka kai farmakin neman kwato mutanen.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG