Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ALLAH DAYA GARI BANBAN: Makomar Baki Masu Neman Mafaka A Kasashen Turai, Yuli 09, 2024


Ramatu Garba
Ramatu Garba

A shirin Allah Daya na wannan makon mun tattauna ne akan kiran masana ga shugabanin Afirka na cewa da su dauki darasi daga zaben Burtaniya ta hanyar inganta zabe da shugabanci nagari da zai hana kaurar jama’a zuwa kasashen da kullum suke rayuwa cikin fargabar za a tasa keyarsu gida

Saurari cikakken shirin da Ramatu Garba ta gabatar:

ALLAH DAYA GARI BANBAN: Makomar Baki Masu Neman Mafaka A Kasashen Turai, Yuli 09, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:49 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG