Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ALLAH DAYA GARI BAMBAM: Yadda ‘Yan Uwa Ke Facaka Da Dukiyar ‘Yan Afirka Mazauna Turai Oktoba 08, 2024


Ramatu Garba
Ramatu Garba

A shirin na wannan makon za a ji yadda ’yan Afirka da ke zaune a ƙasashen ƙetare sun zama masu ba da gudumowa ga ci-gaban tattalin arzikin kasashensu. 

Amma yayin da suke wahalar neman kuɗi, suna fuskantar babban kalubale daga ‘yan uwa a gida da suke zargin na almubazzaranci ko facaka da dukiyarsu.

ALLAH DAYA GARI BAMBAM: Yadda ‘Yan Uwa Ke Facaka Da Dukiyar ‘Yan Afirka Mazauna Turai
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:17 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG