Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ALLAH DAYA GARI BAMBAM: Yadda Malaman Najeriya Suka Yi Wa’azin Da Ya Ratsa Zuciyar 'Yan Afirka Mazauna Kasashen Turai, Satumba 17, 2024


Ramatu Garba
Ramatu Garba

A shirin na wannan makon za a ji yadda wa’azin Sheikh Daurawa da Farfesa Yelwa suka hada kan al’ummar Afrika tare da taimaka a warware matsalolin zamantakewarsu a Turai.

Saurari cikakken shirin da Ramatu Garba ta gabatar:

ALLAH DAYA GARI BAMBAM: Yadda Malaman Najeriya Suka Yi Wa’azin Da Ya Ratsa Zuciyar 'Yan Afirka Mazauna Kasashen Turai
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:18 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG