Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Akalla Mutanen Rohingya 180 Ne Suka Rasa Rayukansu A Teku


Akalla Mutanen Rohingya 180 Ne Suka Rasa Rayukansu A Teku
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:02 0:00

Mai yiwuwa, nutsewar da wani kwale-kwalen ‘yan gudun hijirar Rohingya ya yi dauke da mutum 180, ya zamanto hadari mafi muni da ya auku a teku a ‘yan shekarun bayan nan. Lamarin ya auku ne yayin da ‘yan gudun hijirar na Rohingya, wadanda Musulmai ne, ke tserewa matsananincin halin a Bangaladesh.

XS
SM
MD
LG