Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Kasar Somaliya Dubban Mutane Sun Yi Zanga zanga A Birnin Mogadishu


VOA60 AFIRKA: A Kasar Somaliya Dubban Mutane Sun Yi Zanga zanga A Birnin Mogadishu
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A kasar Somaliya dubban mutane ne suka yi zanga zanga a babban birnin kasar wato Mogadishu suna Allah waddai akan wadanda suka kai harin bam da ya kashe akalla mutane 300 da kuma jikkata wasu fiye da 400.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG