Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya: Kudirin Neman Yin Zabe Daga Ketare Ya Tsallake Karatu Na 2   


Zauren Majalisar Wakilan Najeriya (Facebook/House of Reps, Nigeria)
Zauren Majalisar Wakilan Najeriya (Facebook/House of Reps, Nigeria)

Kudirin neman yiwa kundin tsarin mulkin Najeriya kwaskwarima da kuma samar da damar yin zabe daga wajen kasar ya tsallake karatu na 2 a Majalisar Wakilai a yau Laraba.

Kudirin, da hadakar Kakakin Majalisar, Tajudeen Abbas, da dan amajalisa Sadeeq Abdullahi suka gabatar, na neman ayi gyara akan dokar zaben 2022 tare da samar da damammaki ga ‘yan Najeriyar dake zaune a wajen kasar suyi zabe.

A watan Yulin daya gabata ne aka zartar da kudirin domin karatu na 2, kuma tuni aka tura shi zuwa kwamitin kula da harkokin zabe domin ci gaba da mahawara a kansa.

Sai dai, bayan daya tsallake karatu na 2 a jiya Talata, an tura kudirin zuwa kwamitin gyaran kundin tsarin mulki domin ci gaba da mahawara a kansa.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG