Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Zuwan Karamin Ministan Tsaro Da Manyan Jami’an Sojin Najeriya Sokoto Don Yakar ‘Yan bindiga, Satumba 10, 2024


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan mako, ya tattauna ne kan kurar da ta biyo bayan zuwan Karamin Ministan Tsaro Bello Matawalle da wasu manyan jami'an sojin Najeriya jihar Sokoto don yakar 'yan bindiga inda rahotanni ke cewa tuni tawagar manyan jami'an gwamnatin ta fice daga jihar.

A yi sauraro lafiya:

TSAKA MAI WUYA: Zuwan Karamin Ministan Tsaro Da Manyan Jami’an Sojin Najeriya Sokoto Don Yakar ‘Yan bindiga, Satumba 10, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:22 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG