Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

A Shirye Muke Mu Fafata Da Kwaddebuwa, Inji Shugaban Kwallon Kafa Ta Najeriya


A Shirye Muke Mu Fafata Da Kwaddebuwa, Inji Shugaban Kwallon Kafa Ta Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:16 0:00

Shugaban Hukumar Kwallon kafa ta Nigeria Alh. Ibrahim Gusau yace bashi da wani Shakku akan wasan da Super Eagle zata kara da Mai Masaukin Baki a gasar cin kofin Afrika da akeyi yanzu haka a kasar Kwaddebuwa.

XS
SM
MD
LG