Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sojojin Nijar Sun Sanar Da Abdourahmane Tchiani A Matsayin Jagoran Gwamnatin Kasar


Sojojin Nijar Sun Sanar Da Abdourahmane Tchiani A Matsayin Jagoran Gwamnatin Kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:06 0:00

Sojojin da suka yi juyin mulkin a Nijar sun sanar da kwamandan sojojin dake gadin fadar shugaban kasar ta Nijar Abdourahmane Tchiani a matsayin jagoran gwamnatin kasar.

XS
SM
MD
LG