Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Aka Samu Ci Gaba A Harkar Kasunwancin Jihar Kanon Najeriya Jos


Yadda Aka Samu Ci Gaba A Harkar Kasunwancin Jihar Kanon Najeriya Jos
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:00 0:00

Tun bayan dawowar mulkin dimukradiya a Najeriyar a 1999, a jihar Kano wacce ta fi kowacce yawan mutane a arewacin Najeriya, kuma cibiyar kasuwancin yankin, an samu cigaba da kuma akasin haka, sakamakon rashin dorewar manufofin gwamnati.

XS
SM
MD
LG