Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Amurka Da Sauran Kasashe Sun Yi Ta Kwashe 'Yan Kasarsu Musamman Ma'aikatan Diflomasiya Daga Sudan


Amurka Da Sauran Kasashe Sun Yi Ta Kwashe 'Yan Kasarsu Musamman Ma'aikatan Diflomasiya Daga Sudan
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:05 0:00

Amurka da sauran kasashen duniya sun yi ta kwashe ‘yan kasarsu dake Sudan, musanman ma’aikatan diflomasiya, yayin da rikicin tsakanin sojoji da runsunar RSF ke kara tabarbarewa.

XS
SM
MD
LG