Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mutum Biyar Sun Mutu Bayan Barkewar Cutar Marburg A Tanzania


Mutum Biyar Sun Mutu Bayan Barkewar Cutar Marburg A Tanzania
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:17 0:00

Kasashe a nahiyar Afirka suna ci gaba da kasancewa a fadake dangane da barkewar cutar Marburg. Tanzaniya ta ba da rahoton barkewar mummunar cutar na farko bayan an sami mutane 8 da alamun cutar 5 daga ciki sun mutu kuma yanzu haka ana sa ido kan wasu mutane 161 da ake hasashen sun yi mu’amala da su.

XS
SM
MD
LG