Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace A Kaduna


Sojojin Najeriya
Sojojin Najeriya

Rundunar sojojin Najeriya ta bayarda sanarwar cewa an kashe wani hafsan sojan kasar da aka sace shekaranjiya lahadi a garin kaduna.

Wata sanarwar da mai rikon mukamin darektan yada labarai na rundunar sojojin kasa, Kanar Sani Kukasheka Usman, ya bayar, ta ce yau talata da misalin karfe 6 na maraice aka tsinci gawar Kanar Ismaila Yunusa a dab da kauyen Ajyaita a babbar hanyar Byepass ta gabas ta Kaduna.

Sanarwar ta ce da alamun tun ranar da aka sace Kanar Yunusa aka kashe shi, domin har gawarsa ta fara rubewa a lokacin da aka same ta.

Sanarwar ta lashi takobin farauto wadanda suka aikata wannan abu tare da tabbatar da cewa sun fuskanci hukumcin da ya dace.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG