Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rundunar Hadin Gwiwar Kasashen Tafkin Chadi Sunyi Galaba


Rundunar ta bukaci jama’ar gari dasu taimaka wajen tona duk inda suka san cewa ‘yan Boko Haram suke labewa.

Rundunar hadin gwiwa na kasashen tafkin Chadi, tayi nasarar kashe wasu ‘yan Boko Haram tare da kwace wasu kayayyaki .

Kakakin rundunar hadin gwiwa na kasashen yakin tafkin Chadi, Kanal Muhammad Dole, yace wannan nasara na nuni da cewa hada karfi da akayi hakar tana cimma ruwa.

Yace yanzu an ci karfin ‘yan Boko Haram ganin cewa basu iya daukar bindiga da motoci kamar yadda suke yi a can baya suna kaddamar da hare hare.

Ya kara da cewa domin dorewar wannan nasara ya bukaci jama’ar gari dasu taimaka wajen tona duk inda suka san cewa ‘yan Boko Haram suke labewa.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:12 0:00

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG