Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaba Buhari Ya Saukar Da Sanusi Ado Bayero Daga Mukaminsa


Shugaba Buhari ya kuma maido da tsohon manajin darekta na hukumar tasoshin jiragen ruwan Najeriya, Habibu Abdullahi, a kan wannan mukamin da tun farko aka cire shi

Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya kori manajin darekta na Hukumar Tasoshin Jiragen Ruwan Najeriya, Alhaji Sanusi Ado Bayero, daga kan mukaminsa.

Wata sanarwar da mai ba shugaba Buhari shawara kan yada labarai, Femi Adesina, ya bayar, ta ce wannan korar ta fara aiki nan take.

An umurci Alhaji Sanusi Ado Bayero da ya mika ragamar jagorancin hukumar ta NPA da kuma dukkan kayan gwamnati dake hannunsa ga Malam Habibu Abdullahi, wanda shugaba Buhari ya sake mayarwa kan wannan kujera ta manajin darekta na hukumar NPA a bayan da aka saukar da shi a baya.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG