Halin da manoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan 'yan Boko Haram sun kashe kinamin hamsin; Kasuwar Birnin Gwari na jihar Kaduna ta fara samun saukin matsalar 'yan bindiga; Hauhawar farashin kayan abinci ta sa mutane da dama a Nijar ba sa iya sayen kayan abinci da wasu rahotanni
A cikin wannan shekara da ba ta wuce kwana 40 da kamawa ba, an samu munanan fashewar tankokin man fetur a Najeriya, akalla hudu a fadin kasar, lamarin da ya haifar da mututwar mutane fiye da 200 jumulla, da wasu rahotanni
Domin Kari