ZAURAN VOA: Me Yasa Matasa Ke Son Aikin Gwamnati Maimakon Dogaro Da Kansu? Mayu 8, 2022

Medina Dauda

A cikin shirin Zauren VOA na wannan makon, Aliyu Mustapha Sokoto wanda ya jagoranci shirin daga Niamey ta kasar Nijar ya tabo batun da ya fi damun matasa a kusan dukan kasashen nahiyar Afirka baki daya wanda shi ne rashin aikin yi bayan sun kammala karatu.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

ZAURAN VOA: Me Yasa Matasa Ke Son Aikin Gwamnati Maimakon Dogaro Da Kansu?