Shirye-shirye ZAMANTAKEWA: Nasarori Da Kalubalen Da Najeriya Ke Fuskanta Yayin Cika Shekara 25 Na Mulkin Dimokradiyya - Yuni 12, 2024 15:24 Yuni 12, 2024 Hadiza Kyari Zainab Babaji Dubi ra’ayoyi washington dc — Shirin Zamantakewa na wannan mako ya duba nasarori da kalubalen da Najeriya ke fuskanta, a daidai lokacin da ta cika shekaru ishirin da biyar na mulkin dimokradiyya ba tare da katsewa ba. Saurari shirin Zainab Babaji : Your browser doesn’t support HTML5 ZAMANTAKEWA