Shirye-shirye YAN KASA DA HUKUMA: Tsokacin Al’uma Kan Cikar Gwamna Umar Namadi Shekara Guda Yana Jan Ragamar Jihar - Yuni 03, 2024 11:45 Yuni 03, 2024 Hadiza Kyari Mahmud Kwari Dubi ra’ayoyi washington dc — Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon na jihar Jigawa a Najeriya, inda al’uma ke tofa albarkacin bakin su dangane da cikar gwamna Umar Namadi shekara guda yana jan ragamar jihar. Saurari shirin Mahmud Kwari: Your browser doesn’t support HTML5 YAN KASA DA HUKUMA