Shirye-shirye YAN KASA DA HUKUMA: Batun Neman Mafita Ga Karatun Boko A Nijar 16:49 Mayu 27, 2024 Hadiza Kyari Mahmud Kwari Dubi ra’ayoyi WASHINGTON DC — Shirin ya duba batun neman mafita ga karatun boko a Nijar inda kungiyar ROTAB ta shirya wata ganawa ta masu ruwa da tsaki a jahar Tahoua da nufin neman hanyar tunkarar batun. Saurari shirin Mahmud Kwari: Your browser doesn’t support HTML5 YAN KASA DA HUKUMA