YAN KASA DA HAKUMA: Rawar Da Talakan Kasa Ka Iya Takawa Wajen Dakile Cin Hanci Da Rashawa A Kasa - Yuli 19, 2022

Mahmud Kwari

Batun rawar da talakan kasa ka iya takawa wajen dakile cin hanci da rashawa a kasa, wadda ke tauye hakkoki da 'yancin al'umma, musamman al'amuran da suka shafi tafiyar da gwamnati shine abin da Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan mako zai yi tsokaci akai.

Saurari cikakken rahoton cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

YAN KASA DA HAKUMA: Rawar Da Talakan Kasa Ka Iya Takawa Wajen Dakile Cin Hanci Da Rashawa A Kasa - Yuli 19, 2022