Yadda Mazauna Larabar Abasawa Suka Koka Kan Hari A Kan Masallaci

Your browser doesn’t support HTML5

Wata fashewa a wani masallaci dake kauyen gadan, na karamar hukumar gezawa ta jihar kano ya raunata kimanin mutane 27. Al’amarin ya faru ne da misalin karfe 5 da mintuna 20 na safiya yayin sallar asubahi.